
Articles
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ahmad Yusuf |Mudathir Ishaq
Babbar kotun Kano ta sake zama kan shari'ar da ake tuhumar shugaban APC na ƙasa, Abdullahu Ganduje da karkatar da kuɗin al'ummar Kano Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ce ta shigar da ƙarar, tana tuhumar Ganduje, matarsa da wasu mutum shida da haɗa baki wajen talauta baitul mali Bayan sauraron kowane ɓangare, kotun ta tanadi hukunci kan korafin masu kara cewa ba ta da hurumin sauraron wannan shari'a Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ahmad Yusuf |Mudathir Ishaq
Duniyar musulunci ta yi rashi da Allah ya yi wa shugaban mabiya aƙidar Ahlus Sunnah an ƙasa Togo, Sheikh Abdul-Jalilu Nyandu rasuwa Shugaban ƙungiyar JIBWIS da aka fi sani da Izala a Najeriya, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya tabbatar da rasuwar babban malamin a wata sanarwa Sheikh Bala Lau ya miƙa sakon ta'aziyya ga ƴan uwa da al'ummar musulmun Togo da duniya baki ɗaya tare da addu'ar Allah Ya gafarta masa Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ahmad Yusuf |Mudathir Ishaq
Zargin da ake yi cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yana fifita yarbawa wajen naɗin mukamai a gwamnatinsa ya ɗauki sabon salo An bayyana sunayen yarbawa 140 tun daga kan mai girma shugaban kasa, waɗanda ke rike manyan muƙamai a gwamnati mai ci Sanata Muhammad Ali Ndume ne ya fara tattako wannan magana a wannan karon, inda ya ce naɗe-naɗen sun saɓawa doka Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa, nishadi da al'amuran yau da...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ahmad Yusuf |Mudathir Ishaq
Wani abu da ake zargin bam ne ya tarwsste a shagon ɗaukar hoto da yammacin ranar Juma'a, 11 ga watan Afrilu, 2025 a jihar Legas An ruwaito cewa akalla mutane biyar ne suka jikkata ciki har da mace bayan wuta ta kama a shagon sakamakon fashewar Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa jami'an sashen kwance bam sun kewaye wurin kuma sun fara bincike kan abin da ya faru Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa, nishadi da al'amuran yau...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ahmad Yusuf |Mudathir Ishaq
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu, ya ce ba shi da wani shuri na sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP Ndume ya bayyana gwamnatin APC ta gaza jawo waɗanda suka mata wahala a jiki, wanda hakan ya tilasta masu tunanin sauya sheƙa Ya ce a baya ya ankarar da shugaban ƙaza illar watsar da waɗanda suka taimaka wajen kafa gwamnati, amma sai aka fara zaginsa Ahmad Yusuf, kwararren edita ne a Legit Hausa da ya shafe tsawon shekaru yana kawo muku rahotannin siyasa, nishadi da al'amuran yau...
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →