
Articles
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar PDP zuwa APC a wani babban sauyin siyasa da ke ɗaukar hankula Ya sanar da haka ne a wata ganawar sirri da aka gudanar a gidan gwamnati da ke Asaba, inda manyan shugabannin APC suka karɓe shi hannu biyu biyu Sauyin jam’iyyar ya zo daidai lokacin da ake fuskantar sauye-sauye a siyasar jihar Delta, tare da shirye-shiryen murza gashin baki domin zaɓen 2027 Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da...
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya bayyana cewa abin da al’ummarsa ke buƙata yanzu shi ne cikakken goyon bayan gwamnatin tarayya, ba dokar ta-baci ba Ya ce matsalar tsaro da ake fuskanta a jihar ba ta fi ƙarfinsa ba, amma yana buƙatar taimako sosai domin ya kori makiyaya masu ɗauke da makamai a fadin jihar Gwamna Hyacinth Alia ya jaddada cewa gwamnatinsa ta rage yawan kananan hukumomin da ake kai hare-hare daga 17 zuwa 6 tun bayan hawansa kan mulki Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da...
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wani sanannen dan daba mai suna Halifa Baba-Beru, bayan wata arangama da jami’anta a Gwammaja An kama Baba-Beru ne da rana a yankin Dala, amma 'yan daba sun kai farmaki domin ceto shi, inda hakan ya janyo musayar wuta tsakanin su da ‘yan sandan jihar An garzaya da dan dabar da wasu jami’an ‘yan sanda da suka ji rauni a lokacin zuwa asibiti, inda likitoci suka tabbatar da rasuwarsa yayin da ake masa jinya Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf...
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Fadar shugaban ƙasa ta kare amincewar majalisar zartarwa na yin amfani da N10bn wajen sanya na’urar samar da wutar lantarki ta hasken rana a Aso Rock Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin watsa labarai, Bayo Onanuga, ya kwatanta shirin da irin abin da ya faru a Fadar White House ta kasar Amurka Wasu ‘yan Najeriya na ganin shirin yana da fa’ida, yayin da wasu ke kallon kudin da za a kashe bai dace da halin kuncin tattalin arziki da ake ciki ba Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da...
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Daga kammala sallar azumin shekarar 2025, sarakunan Arewa sun nada 'yan siyasa da 'yan kasuwa sarauta a jihohin Kastina, Gombe da sauransu. Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci, siyasa da lamuran yau da kullum. Arewa - Tun bayan kammala bikin sallar azumin shekarar 2025 wasu sarakunan Arewa suka fara nada 'yan siyasa da wasu 'yan kasuwa sarauta.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →