Mudathir Ishaq's profile photo

Mudathir Ishaq

Abuja
Featured in: Favicon legit.ng

Articles

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta cafke wasu mutane da ake zargi da hannu a laifuffuka masu nasaba da safarar makamai da miyagun ƙwayoyi An kama su ne a wasu ayyuka daban-daban, inda aka kwato bindigu guda biyu da kuma ganyen wiwi da ake zargin su da safararsu Kwamishinan ‘yan sanda Mamman Bitrus Giwa ya bayyana cewa rundunar ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen yaki da masu aikata laifuffuka Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Rahotanni sun bayyana cewa wasu sojoji na tserewa daga sansaninsu a Borno bayan harin Boko Haram da ya yi ajalin sojoji biyar a MarteMajiyoyin tsaro sun ce 'yan ta'addar sun ƙona sansanin soja, sun kwashe makamai da motoci, wanda ya tilasta wasu sojoji ajiye aikiAn zargi wani jami'in CJTF da mai suna Sharu da cin amana, wanda ake zargin shi ya jagoranci 'yan ta'addar suka kai wa sojojin hariSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Ministan Abuja, Nyesom Wike da na Ayyuka, Dave Umahi za su jagoranci taron manema labarai a London don bayyana nasarorin Bola Tinubu An shirya kaddamar da kundin ayyuka da shafin yanar gizo da ke dauke da jerin muhimman ayyuka da gwamnatin Tinubu ta kammala cikin shekaru biyu Shugaban kungiyar Tinubu Consolidation Mandate, Bode Adeyemi, ya ce wannan taro zai bai wa duniya damar fahimtar sahihan nasarorin da aka cimma Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    An yanke wa wasu fitattun 'yan TikTok biyu, TobiNation da TDollar, hukuncin ɗaurin watanni shida saboda wulakanta Naira a LegasHukuncin ya biyo bayan kame su tare da gurfanar da su da hukumar EFCC ta yi bisa zargin keta dokar Babban Bankin Najeriya (CBN)Kotun ta amince da bidiyo da bayanan da EFCC ta gabatar da su a matsayin shaida, kuma ta yanke musu hukuncin ɗauri ko kuma biyan taraSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Sanata Barau Jibrin ya karɓi wasu kungiyoyi biyu na jam’iyyar NNPP da suka fice daga Kwankwasiyya kuma suka shiga APC a Majalisar Dattawa Ɗaya daga cikin rukunin ya haɗa tsofaffin kansiloli daga Sumaila, yayin da ɗaya kuma ke wakiltar mazauna Kano a birnin tarayya Abuja ‘Yan kungiyar sun ce an zalunce su a tafiyar Kwankwasiyya, kuma yanzu sun sauya taken su zuwa "Tinubu-Barau Kawai Alherin Kanawa" Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da...

Contact details

Socials & Sites

Try JournoFinder For Free

Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.

Start Your 7-Day Free Trial →