
Salisu Ibrahim
Head of Hausa Desk at Legit.ng
Full-Stack Developer | Cyber Security Specialist | Journalist | SMM | Head of Desk @legitnghausa || Fact Ambassador @AfricaCheck_NG
Articles
-
6 days ago |
hausa.legit.ng | Salisu Ibrahim |Mudathir Ishaq
Gwamnatin Najeriya ta damu matuka kan yadda ‘yan Najeriya bas a samun wadataccen madara a duk shekara kamar yadda ya kamata Minista y ace, akalla ya kamata kowanne dan Najeriya ya sha akalla lita 10 na madara a shekara, amma hakan bay a samuwa a Najeriya An kuma bayyana kididdigar kasashen da ake samun madara a duniya, Najeriya za ta iya kwaikwayon tsarin kiwonsu Abuja, Najeriya - Gwamnatin Tarayya ta bayyana damuwa kan yadda ake shan madara ƙasa da kima a Najeriya, lamarin da take ganin yana...
-
6 days ago |
hausa.legit.ng | Salisu Ibrahim |Mudathir Ishaq
An bayyana kudurin fassara hudubar hajjin bana zuwa harsuna sama da 30, ciki har da manyan harsunan Najeriya guda uku A halin da ake ciki, mahajjata a Najeriya da sauran kasashe na shirin ibada a kasar Saudiyya, za a yi hudubar Afrah a ranar 5 ga Yuni Aikin Hajjin bana ya zo da sabon salo a Najeriya, inda ake kukan tsawwala kudin jirgi zuwa Saudiyya ba kamar yadda aka saba ba Jihar Edo - Daular Saudiyya ta bayyana cewa za a fassara hudubar Arafah ta shekarar 2025 kai tsaye cikin harsuna 34,...
-
2 weeks ago |
hausa.legit.ng | Salisu Ibrahim |Mudathir Ishaq
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta dakatar da duk wani bikin Kauyawa a jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya Sakatare janar na hukumar, Abba El-Mustapha ya ce matakin yana da nasaba ne da gyaran dokar 2025 da gwamnatin jihar ta rattaba hannu a kai An bukaci hadin gwiwa daga shugabannin al’umma da hukumomin tsaro don tabbatar da bin umarnin da hukumar ta fitar Jihar Kano - Sakatare Janar na Hukumar Tace Fina-Finai ta jihar Kano, Abba El-Mustapha, ya bayyana cewa gwamnati ta dakatar da...
-
3 weeks ago |
hausa.legit.ng | Salisu Ibrahim |Mudathir Ishaq
Sanata ya bayyana cewa, bai kamata a yi kokarin hada shi da fada da dan uwansa sanata a majalisar dattawa ba Sanata Sani Musa ya ce akwai alaka mai karfi tsakaninsa da Sanata Kawu Sumaila, a daina yada jita-jita An yada labarin jita-jita da ke nuni da yadda sanatan ya yi martani kan tsokacin sanata Sumaila a majalisa Abuja – Sanata Mohammed Sani Musa, dan majalisar dattijai daga jihar Neja, ya fito fili ya karyata wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke danganta shi da sabani da...
-
1 month ago |
hausa.legit.ng | Salisu Ibrahim |Mudathir Ishaq
Tsohon shugaban NNPCL, Mele Kyari, ya musanta labarin da ke cewa EFCC ta kama shi ta kuma tsare shi kwanan nan Ya bayyana cewa yana hutu ne bayan saukarsa daga mukami, kuma a shirye yake ya amsa kowace tambaya ta doka Kyari ya yi kira ga 'yan jarida da su daina yada jita-jita da ke iya illata sunan mutum da martabar kasa Najeriya - Tsohon Shugaban Rukunin Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ya fito karara ya karyata rahoton da ya yadu a kafafen sada zumunta da ke cewa Hukumar Yaki da...
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →X (formerly Twitter)
- Followers
- 223
- Tweets
- 489
- DMs Open
- Yes

RT @Khal3rl: Dan Girman Allah Help Me Retweet. I sell Pomegranates. Each Kg is 15k. 📍delivery within Kano🚚 https://t.co/EUxuasXkwM

An hana hawan sallah a Kano, Sarki Dan Anache ya zai yi? https://t.co/u5FiPbPh2N

Ya Salam. Allahumma yassir. @ProfIsaPantami Hayyakallah ya Sheikh. A taimakawa baiwar Allah.