
Aisha Ahmad
Contributor at The Chronicle of Higher Education
Int’l Security Prof @UTSC & @UofT, @WIISCanada. Author of award-winning book Jihad & Co. https://t.co/cLtnF3PlRY
Articles
-
5 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Rabiu Musa Kwankwaso ya karɓi sababbin mambobi 170 da suka sauya sheƙa daga APC zuwa NNPP a ƙaramar hukumar Takai a KanoNNPP ta ce sauya sheƙar ya nuna yadda jam’iyyar ke ƙara samun karɓuwa daga tushe saboda adalci da gaskiyar shugabancinta Daga cikin dalilan da suka bayar barin jam'iyyarsu, wadanda suka bar APC sun ce sun gaji da rashin shugabanci nagari a jam'iyyar A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
5 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Mudathir Ishaq
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan uku domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB Za ta aiwatar da haka ne bayan 75% na daliban da suka rubutu jarrabawar tantancewa da ake kira ;qualifying' sun yi nasaraGwamnati ta ce wannan na daga cikin matakan dokar ta bacin ilimi da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ayyana a bayaA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
6 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Abdulkadir Yusuf Guɗe, tsohon ɗan takarar gwamnan Kano da tsohon Sakataren Ƙungiyar NRO, ya rasu da safiyar Juma’a yana da shekaru 63 Daya daga cikin aminansa, Malam Hamisu Umar Yakasai ya bayyana Guɗe a matsayin jagora mai sadaukar da kai, ɗan kishin ƙasa, kuma mai son kawo sauyiGuɗe na daga cikin waɗanda suka kafa jam’iyyar PDP a jihar Kano, kuma an san shi da hidimar jama'a a matakin siyasa da zamantakewaA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.
-
6 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Mudathir Ishaq
Shugaba Bola Tinubu ya aika da sunayen shugabannin sababbin hukumomin raya yankuna uku zuwa majalisar dattawa don tantancewaTsohon Sanata Olubunmi Adetunbi, Cosmas Akiyir da Chibudom Nwuche su ne shugabanni da aka gabatar don jagorantar hukumominMajalisar dattawa ta tura sunayen zuwa kwamitocin da suka dace domin tantancewa kafin amincewa da nadin a hukumanceA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
6 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Hukumar NWDC ta sanar da soke shirin tallafin karatun waje bisa umarnin gwamnatin tarayya na mayar da hankali kan ilimi a cikin gidaBayan hukumar raya Arewa maso Yamma ta sanar da fara fitar da dalibai waje domin karo karatu, sai gwamnati ta ba da umarnin soke matakinNWDC ta ce za ta fitar da bayani kan sababbin shirye-shiryen ci gaba da suka dace da manufofin gwamnatin tarayya da za su taimakawa yankinA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →X (formerly Twitter)
- Followers
- 25K
- Tweets
- 7K
- DMs Open
- No

RT @petermacleod: The world has changed and Canada needs to be ready. Every Canadian has an important role to play. My thoughts on followin…

RT @utpress: From managing disasters to addressing gendered violence, Securing Canada’s Future offers critical insights into the challenges…

RT @UofT_PolSci: “Expertly edited by @ProfAishaAhmad (@UofT_PolSci @UTSC_PolSci), 'Securing Canada's Future' features an outstanding group…