
Aisha Ahmad
Contributor at The Chronicle of Higher Education
Int’l Security Prof @UTSC & @UofT, @WIISCanada. Author of award-winning book Jihad & Co. https://t.co/cLtnF3PlRY
Articles
-
3 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Mudathir Ishaq
Hukumar sadarwa ta kasa (NCC) ta dakatar da cire kudin amfani da wayar hannu don hada hada, wato USSD daga asusun bankiAna ganin NCC ta dauki matakin ne domin kawo karshen koken kamfanonin sadarwa na cewa bankuna na hana su hakkinsuBankin UBA ya tabbatar wa kwastomomi cewa sabon tsarin ya fara aiki, tare da bayani kan yadda za a ci gaba da mu’amala ta USSDA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
3 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Mudathir Ishaq
Dorathy Okwuzuluike, daya daga cikin wadanda suka tsira daga hatsarin mota da ta dauka yan wasan Kano daga Ogun ta fara iya maganaTa bayyana cewa a lokacin da mummunan al'amarin ya faru, kujerarta kawai ta iya rikewa kafin daga baya ta farka a asibitKan abin da ya haddasa hatsarin, ta tabbatar da cewa dama motar tana yawan samun matsala tun a tafiya, haka ma a dawowarsuA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Mudathir Ishaq
Ƙungiyar ma’aikatan shari’a ta Najeriya (JUSUN) ta cimma matsaya da wakilan gwamnatu, ta dakatar da yajin aikin da take yi JUSUN ta yanke wannan shawara ne bayan doguwar tattaunawa da wakilan shugaban alkalan Najeriya da sauran masu ruwa da tsakiSanarwar ta tabbatar da cewa idan gwamnati ta saki kuɗin da ake bukata, za a fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Shugabar kwamitin rikon kwarya ta LP, Sanata Nenadi Usman ta yi zargin cewa APC na amfani da miyagun dabaru a kan yan adawaA cewarta, jam'iyya mai mulki na matsawa manyan yan adawa su koma cikinta bayan ta yi masu barazana da amfani da hukumomin gwamnatiTa bayyana cewa wannan dabi'a a raunata adawa, duk da cewa su ma 'yan adawa na taka rawa wajen kara gurgunta tafiyarsuA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Jam’iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin wani rahoto da ke cewa ta ba duk ‘yan majalisar tarayya tikiti sake takara ba tare da hamayya baSakataren yada labarai na jam’iyyar na kasa, Felix Morka, ya ce rahoton ba ya da tushe kuma ya kamata a yi watsi da shi domin ba gaskiya ba neBaya ga karyata labarin, Felix Mokwa ya ce masu yada labarin na yin haka ne domin tayar da husuma da jawo rudani a APC mai ci tun 2015A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →X (formerly Twitter)
- Followers
- 25K
- Tweets
- 7K
- DMs Open
- No

RT @petermacleod: The world has changed and Canada needs to be ready. Every Canadian has an important role to play. My thoughts on followin…

RT @utpress: From managing disasters to addressing gendered violence, Securing Canada’s Future offers critical insights into the challenges…

RT @UofT_PolSci: “Expertly edited by @ProfAishaAhmad (@UofT_PolSci @UTSC_PolSci), 'Securing Canada's Future' features an outstanding group…