Articles
-
21 hours ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Kasashen da ke da makaman nukiliya sun kai tara, bayan kera bam na farko a 1945 wanda ya tilasta samar da yarjejeniyar NPT Amurka da Rasha na da fiye da kashi 87 na makaman nukiliya a duniya, ciki har da na yaki kusan kashi 83 a fadin duniya Hakan ya biyo bayan rikicin da ya barke tsakanin Iran da Isra'ila musamman saboda zargin kokarin samar da makamin nukiliya Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida...
-
22 hours ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Rahotanni sun bayyana cewa ministan harkokin wajen Iran ya ce ba su da wani shirin ganawa da Amurka a mako mai zuwa Wannan ya saba da furucin Shugaba Donald Trump wanda ya ce za su gana da Iran don cimma yarjejeniya Fadar White House ta ce har yanzu ba a tsara wata ganawa ba, duk da cewa ana ci gaba da tuntuɓar juna ta hannun wasu ƙasashe Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci,...
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Kungiyar kwadago ta NLC ta ce za ta rufe babban birnin tarayya, Abuja bayan Shugaba Bola Tinubu ya gama kaddamar da ayyukaWannan ya biyo bayan watanni da ma’aikatan Abuja suka suna yajin aiki saboda rashin biyan hkkokinsu yadda ya daceKungiyar ta fayyace cewa ko a baya, sai da NKC ta ba gwamnati wa’adin kwanaki bakwai kafin ta tsunduma yajin aikiA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.
-
1 day ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Yau, Alhamis ya kama 1 ga watan Muharram na shekarar 1447 na hijirar Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallama daga Makkah zuwa Madinah, na nufin shigowar sabuwar shekara. A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku. Ta kware a kawo rahotannin, al'amuran da su ka shafi mata da yara da siyasa.
-
2 days ago |
hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
An gudanar da jana'izar Jamilu Ahmad da Barhama Suleiman a Babban Masallacin Ƙasa da ke Abuja bayan kisan gillar da aka yi masu a Binuwai Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da Malam Nuhu Ribadu sun halarci jana'izar, sannan sun raka matasan har makabarta ta GuduLamarin na zuwa a lokacin da gwamnatin jihar Kano ke fafutukar tabbatar da adalci a kan kisan mafarautanta 16 a wasu suka yi a jihar EdoA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →X (formerly Twitter)
- Followers
- 9K
- Tweets
- 213K
- DMs Open
- Yes

RT @DanKatsina50: ALERT: Due to rising insecurity, NURTW Dutsin-Ma, Katsina State. Suspended travel on the Turare–Yantumaki–Marabar Kankara…

RT @fisayosoyombo: In just two years, President Bola Tinubu has named/renamed at least six edifices/institutions after himself: Bola Ahme…

"A tarihin jihar Kaduna kaf, ba a taba samun gwamna da ya zo ya yi aiki irin gwamna, Malam Nasir Ahmed El-Rufai ba" - Sanata Uba Sani, 2021 https://t.co/A56fNopSIF