Muhammad Malumfashi's profile photo

Muhammad Malumfashi

Kaduna

Editor and Translator at Legit.ng

Almajiri on a journey | Mijin Hajiya ❤ Abdallah | Accidental Comp. Scientist | Digital Journalist | Writer | Translation, Transcription & Localization Expert

Featured in: Favicon legit.ng

Articles

  • 3 days ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Shugabar kwamitin rikon kwarya ta LP, Sanata Nenadi Usman ta yi zargin cewa APC na amfani da miyagun dabaru a kan yan adawaA cewarta, jam'iyya mai mulki na matsawa manyan yan adawa su koma cikinta bayan ta yi masu barazana da amfani da hukumomin gwamnatiTa bayyana cewa wannan dabi'a a raunata adawa, duk da cewa su ma 'yan adawa na taka rawa wajen kara gurgunta tafiyarsuA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Jam’iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin wani rahoto da ke cewa ta ba duk ‘yan majalisar tarayya tikiti sake takara ba tare da hamayya baSakataren yada labarai na jam’iyyar na kasa, Felix Morka, ya ce rahoton ba ya da tushe kuma ya kamata a yi watsi da shi domin ba gaskiya ba neBaya ga karyata labarin, Felix Mokwa ya ce masu yada labarin na yin haka ne domin tayar da husuma da jawo rudani a APC mai ci tun 2015A'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce ‘yan Najeriya za su yanke hukunci kan gwamnatin Bola TinubuYa bayyana haka ne a lokacin da APC ta zarge shi da kokarin farfado da adawa saboda ya cimma manufar kashin kansaA martaninsa, Atiku ya ce yanzu haka Najeriya ta zama matattarar talauci da fatara da rashin bunkasar tatttalin arzikiA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit. Tana da ƙwarewa wajen rubutun labarai da rahotanni tsawon shekaru uku.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Ofishin jakadancin Faransa a Najeriya ya bayyana sunayen kungiyoyin da suka ci gajiyar tallafin €1m domin ci gaban al’umma An zabi kungiyoyi 19 daga jihohi 14 da Babban Birnin Tarayya Abuja don aiwatar da ayyukan raya kasa a matakai daban daban Shirin tallafin ya mayar da hankali ne kan yaki da rashin daidaito, ƙarfafa mata da kuma karfafa gwiwar al’umma a Najeriya Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a...

  • 5 days ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Shugaban gwamnatin soja na Nijar, Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya da hada kai da Faransa don tayar da zaune tsaye a kasarsaJanar Tchiani ya ce an shirya taron sirri a Abuja domin tsara yadda za a kai makamai da hari kan Nijar ta hannun ’yan ta’adda Najeriya ta musanta zarge-zargen, inda Ministan Labarai da na Harkokin Waje suka ce Najeriya ba ta da tarihin nuna kiyayya ga makwabtaA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.

Try JournoFinder For Free

Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.

Start Your 7-Day Free Trial →

X (formerly Twitter)

Followers
9K
Tweets
213K
DMs Open
Yes
Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
14 May 25

https://t.co/MO2uwvvbXz

Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
14 May 25

RT @AnnasihaTv: Ranar da nake fatan in Rasu! Daga: Dr. Idris Abdul'aziz Rahimahullah Full @Youtube: https://t.co/tHTVaJhgjH https://t.…

Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
14 May 25

SubhanalLahi sannu!

𝕁𝕠𝕙𝕟𝕟𝕪 ❎ 🏴󠁧󠁢󠁳󠁣󠁴󠁿
𝕁𝕠𝕙𝕟𝕟𝕪 ❎ 🏴󠁧󠁢󠁳󠁣󠁴󠁿 @johnnyXscotland

I’ve watched this about 2 dozen times. https://t.co/RBMbULJk3R