Muhammad Malumfashi's profile photo

Muhammad Malumfashi

Kaduna

Editor and Translator at Legit.ng

Hausa | Pray4Dadiyata | Accidental Comp. Scientist | Digital Journalist | Writer | Translation | Transcription | Localization | Mijin Hajiya ❤ Abdallah

Featured in: Favicon legit.ng

Articles

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Daga kammala sallar azumin shekarar 2025, sarakunan Arewa sun nada 'yan siyasa da 'yan kasuwa sarauta a jihohin Kastina, Gombe da sauransu. Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci, siyasa da lamuran yau da kullum. Arewa - Tun bayan kammala bikin sallar azumin shekarar 2025 wasu sarakunan Arewa suka fara nada 'yan siyasa da wasu 'yan kasuwa sarauta.

  • 5 days ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Tsofaffin 'yan majalisar dokokin Kano sun nada mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, a matsayin uban kungiyarsu Sun bayyana cewa sun yanke hukuncin ne saboda irin hazaka, kishin kasa da kuma gudummawar da ya bayar ga cigaban Kano Sanata Barau Jibrin ya yi godiya tare da shan alwashin ci gaba da sadaukar da kansa don ganin an kawo cigaba da jin dadin al’umma Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre...

  • 1 week ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Wata kotu a Kano ta fusata bayan an tabbatar da cewa wani matashi ya yi yunkurin hallaka mahaifinsa, saboda kawai ya hana shi kudin batarwa Kotu ta yanke wa matashin hukuncin ɗaurin shekaru biyu a gidan yari saboda yunƙurin kai wa mahaifinsa hari da almakashi a Fagge Matashin ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi, wanda ya haɗa da ɗaukar makami ba bisa ƙa’ida ba da kuma barazanar kisa Alƙali ya ƙara masa tarar N20,000 da bulala 40, tare da yi masa ƙarin ɗaurin wata shida idan ya kasa biyan...

  • 1 week ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ta kammala biyan wani tsohon bashin ₦2.5bn da jami’ar Cyprus ke bin gwamnatin tun a zamanin Abdullahi Ganduje Wannan kudin ya kasance ragowar bashin kudin makaranta na ɗalibai da gwamnati ta dauki nauyin karatunsu, wanda suka kammala shekaru biyar baya Yanzu haka, bayan shafe zaman gida babu makoma, daliban su akalla 84 za su samu damar karbar takardun shaidar kammala karatu a fannoni daban dabanA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.

  • 1 week ago | hausa.legit.ng | Aisha Ahmad |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya ce gwamnati tana kauce wa gaskiya game da kungiyar masu aikata laifi a FilatoTsohon ministan wasanni ya ce yaduwar kungiyoyin masu aikata laifi a Najeriya ya samo asali ne daga fitar da Boko Haram daga Arewa maso GabasYa bayyana cewa 'yan ta'addan da ake kama wa suna bayar da cikakkun bayanai a kan wadanda ke daukar nauyin mugayen ayyukansuA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.

Try JournoFinder For Free

Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.

Start Your 7-Day Free Trial →

X (formerly Twitter)

Followers
9K
Tweets
213K
DMs Open
Yes
Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
10 Apr 25

RT @Bulamacartoons: My Cartoon Today https://t.co/37OjSTDerQ

Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
10 Apr 25

RT @Noble_Hassan: Abba Gida Gida On POWER The Tiga Hydro-Electric 10 Megawatt Power Plant has been completed by His Excellency Governor @K…

Muhammad Malumfashi
Muhammad Malumfashi @m_malumfashi
10 Apr 25

RT @RonaldoW7_: So GOATed that this Goal is lost in the internet. https://t.co/YpC5Up5ipt