Articles
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Ofishin jakadancin Faransa a Najeriya ya bayyana sunayen kungiyoyin da suka ci gajiyar tallafin €1m domin ci gaban al’umma An zabi kungiyoyi 19 daga jihohi 14 da Babban Birnin Tarayya Abuja don aiwatar da ayyukan raya kasa a matakai daban daban Shirin tallafin ya mayar da hankali ne kan yaki da rashin daidaito, ƙarfafa mata da kuma karfafa gwiwar al’umma a Najeriya Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Aƙalla mutane 127 ne aka sace yayin da wasu suka rasa rayukansu a harin 'yan bindiga a ƙauyukan Danmuntari da Ali na ƙaramar hukumar Danko/Wasagu a Kebbi Rahotanni sun ce maharan sun farmaki ƙauyukan ne da misalin ƙarfe 9:00 na safe a ranar Litinin, 27 ga Mayu, 2025, inda suka yi ta harbe-harbe ba kakkautawa Jami’an tsaro da suka haɗa da sojoji, ‘yan sanda da masu gadin gari sun shiga aikin ceto domin kubutar da mutanen da 'yan bindiga masu garkuwar suka sace Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq
Malaman Musulunci na karfafa al'umma da su dage da ibada a kwanaki 10 a farkon watan Zul Hijja. Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu, kuma kwararre ne a kawo rahotannin kasuwanci, siyasa da lamuran yau da kullum. FCT, Abuja - A ranar Talata mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da cewa ranar Laraba, 28 ga Mayu ne za ta kama 1 ga Zul Hijja a kalandar Musulunci.
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Sanatoci sun bayyana cewa karuwar hare-haren Boko Haram da 'yan bindiga na da nasaba da shirin zaben 2027 da ake fuskanta a Najeriya Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da bincike mai zurfi kan yiwuwar hannun wasu mutane da ke shirin tayar da rikici don dalilai na siyasa Majalisar Dattawa ta bukaci karin matakan tsaro da tallafi ga mutanen da lamarin ya shafa a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa ta Tsakiyar Najeriya Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq
Jami’an ‘yan sanda a Enugu tare da goyon bayan mazauna gari sun ceto wata yarinya ‘yar shekara 13 da aka sace don yin asiri An kama mutum uku da ake zargi da hannu a laifin, yayin da babban wanda ake zargi, wani boka mai suna Levi Onyeka Obu ya gudu An gano gawa biyu da aka birne a wani wuri a gidan, lamarin da ya janyo gwamnatin Enugu rushe ginin da ake amfani da shi wajen aikata laifin Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru...
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →