Ibrahim Yusuf's profile photo

Ibrahim Yusuf

Gombe State, Jigawa State

Editor at Legit.ng

Featured in: Favicon legit.ng

Articles

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta cafke wasu mutane da ake zargi da hannu a laifuffuka masu nasaba da safarar makamai da miyagun ƙwayoyi An kama su ne a wasu ayyuka daban-daban, inda aka kwato bindigu guda biyu da kuma ganyen wiwi da ake zargin su da safararsu Kwamishinan ‘yan sanda Mamman Bitrus Giwa ya bayyana cewa rundunar ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen yaki da masu aikata laifuffuka Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Ministan Abuja, Nyesom Wike da na Ayyuka, Dave Umahi za su jagoranci taron manema labarai a London don bayyana nasarorin Bola Tinubu An shirya kaddamar da kundin ayyuka da shafin yanar gizo da ke dauke da jerin muhimman ayyuka da gwamnatin Tinubu ta kammala cikin shekaru biyu Shugaban kungiyar Tinubu Consolidation Mandate, Bode Adeyemi, ya ce wannan taro zai bai wa duniya damar fahimtar sahihan nasarorin da aka cimma Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Sanata Barau Jibrin ya karɓi wasu kungiyoyi biyu na jam’iyyar NNPP da suka fice daga Kwankwasiyya kuma suka shiga APC a Majalisar Dattawa Ɗaya daga cikin rukunin ya haɗa tsofaffin kansiloli daga Sumaila, yayin da ɗaya kuma ke wakiltar mazauna Kano a birnin tarayya Abuja ‘Yan kungiyar sun ce an zalunce su a tafiyar Kwankwasiyya, kuma yanzu sun sauya taken su zuwa "Tinubu-Barau Kawai Alherin Kanawa" Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Sanata Adams Oshiomhole ya nuna tabbacin cewa idan zaɓe ya gudana a yau, Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai lashe shi cikin sauƙi Ya bayyana haka ne yayin wata hira da aka yi da shi, inda ya ce shugaban ƙasa ya ɗauki matakai masu kyau domin daidaita ƙasar Oshiomhole ya yi nuni da cewa manufofin Tinubu sun dawo da zaman lafiya a yankunan da manoma ke gudun fita gona sakamakon rashin tsaro Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi sama da shekaru hudu,...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Ibrahim Yusuf |Mudathir Ishaq

    Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya roƙi sarakunan Kudu maso Kudu da su mara wa shugaba Bola Tinubu baya ya zarce a 2027 Ya bayyana cewa babu ci gaban da za a samu ba tare da goyon bayan sarakunan gargajiya ba, musamman wajen yaƙi da rashin tsaro da bunƙasa tattalin arziki Gwamnan ya ce Tinubu ya ɗauki matakai masu ƙarfi don dakile asarar kuɗin gwamnati da ƙarfafa ayyukan raya jihohi da ƙasa baki ɗaya Editan Legit Hausa Ibrahim Yusuf yana da gogewar aikin jarida da rubuce-rubucen adabi...

Contact details

Socials & Sites

Try JournoFinder For Free

Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.

Start Your 7-Day Free Trial →