Articles
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq
Fitaccen fasto, Major Prophet, ya yi hasashen cewa za a fara sayen limamai da shugabannin addini daga 2025 don su mara wa ’yan siyasa baya. Ya gargadi cewa majami’u za su zama wuraren kamfen, inda fastoci da bishof za su yi goyon bayan ’yan takara saboda kudi da alfanun kashin kai. Major Prophet ya ce duk dan siyasa da ya dogara da goyon bayan fastoci ba zai yi nasara ba; wannan dabi’a za ta taimaka wa ’yan adawa ne kawai.
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq
Fabian Ozoigbo ya fice daga LP ya koma APC a Anambra, yana yabawa Tinubu kan yadda ya daidaita tattalin arziki bayan cire tallafiOzoigbo ya ce LP na da matsalar rashin gaskiya, yana ganin tattalin arzikin Najeriya bai rushe ba kamar yadda aka zata a bayaYana ganin Ukachukwu da Ekwunife za su taimaka wa APC lashe zaben Anambra, yana mai cewa ya na son shiga sabuwar tafiyar ci gabaSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq
Nyesom Wike ya bayyana cewa babbar matsalarsa a Abuja ita ce mazauna birnin na kin biyan haraji duk da ana kokarin kawo ci gabaMinistan Abujan ya bayyana hakan lokacin da ya duba manyan ayyukan da Shugaba Bola Tinubu zai kaddamar da suka hada da AICCWike ya ce yawancin masu kadarori a Abuja sun ki biyan haraji fiye da shekaru 30, kuma FCTA za ta tabbatar ta yi aikinta yadda ya daceSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq
Gini mai hawa biyu da ake kan ginawa ya rushe a Ikorodu, Legas, inda mutane uku suka mutu, yayin da aka ceto wasu tara da ransuLASEMA ta ce ta tura kungiyoyin agajinta na na Lion, Tiger da Eagle daga sansanoninta na Agbowa, Alausa da Cappa zuwa wurinHukumar ta ce har yanzu ba a gano musabbabin lamarin ba amma ana ci gaba da bincike, kuma an rushe ragowar ginin don kare mutaneSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai karfi zai zuba daga 28 zuwa 30 ga Mayu a jihohi 14, ciki har da Neja, Bayelsa, Edo da DeltaNiMet ta yi gargadin cewa ruwan na iya janyo ambaliya da iska mai karfi, wanda ka iya zama barazana ga ababen hawa da gidajeJihohin Kudu kamar Bayelsa da Delta sun fara daukar matakan kariya tun yanzu yayin da NiMet ta gargadi mutane kan tafiya a ruwaSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →