Sani Hamza's profile photo

Sani Hamza

Kaduna State

Senior Editor at Legit.ng

Featured in: Favicon legit.ng

Articles

  • 2 weeks ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    'Yan bindiga sun sace malamin Kirista, Pastor Samson Ndah Ali, daga gidansa a safiyar Talata, 8 ga watan Afilu a Mararaba Abro, KadunaTawagar sojoji, 'yan sanda, da DSS sun fara samame don bin sahun 'yan bindigar da suka sace Pastor Samson da nufin ceto shi cikin aminciA wani bangaren, 'yan bindiga sun farmaki kauyen Banga a Kaura Namoda, sun kashe mutane da dama tare da yin garkuwa da wasuSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 2 weeks ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen saukar ruwan sama a wasu jihohi shida na Kudancin Najeriya, ciki har da EdoDaga ranar Laraba, 9 zuwa Juma'a, 11 ga watan Afilu, 2025, hukumar NiMet ta ce ana iya samun ambaliyar ruwa marar karfi a sassan kasarZa a fuskanci ruwa mai karfi gami da iska a Edo, Akwa Ibom da wasu jihohi hudu, amma za a samu yayyafi a Legas, Abia da wasu jihohi huduSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 2 weeks ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Rahoto ya nuna cewa gobara ta tashi a sashen masu maganin gargajiya a babbar kasuwar Zamfara, inda shaguna 55 suka kone kurmusShugaban kasuwar, Alhaji Sa’adu Dahiru ya bayyana yadda ‘yan kasuwa rasa dukiyarsu, ciki har da wanda kayan shagonsa suka kai N12mHukumomi sun ce ana bincike kan musabbabin gobarar, sannan an haramta amfani da wuta a harabar kasuwar domin dakile sake faruwar hakanSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 2 weeks ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    ‘Yan sanda da hadin gwiwar 'yan banga sun ceto mutane bakwai da aka sace a jihar Katsina, bayan sun yi artabu da ‘yan bindigaKakakin ‘yan sandan jihar, Abubakar Sadiq, ya ce an jami'ai sun kai dauki cikin gaggawa da aka ce an farmaki Dutsinma a MalumfashiA Dutsinma, an ceto mata biyar, yayin da a Malumfashi, ‘yan sanda suka ceto Hafsat Amadu da Musa Sani bayan fafatawa da ‘yan ta'addarSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 2 weeks ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Gwamnatin tarayya na ƙoƙarin ƙarfafa samun kuɗaɗe daga sassa daban-daban domin rage illar harajin da Amurka ta kakabawa NajeriyaMinistan kudi ya ce kwamitin tattalin arziki zai nazarci harajin kaso 14% da Amurka ta sanya, tare da gabatar da matakan rage illarsaNajeriya ta fitar da kayayyaki na N5.5tr zuwa Amurka a 2024, inda kashi 92% suka kasance daga mai da ma'adinai, in ji ministan, Wale EdunSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.