Sani Hamza's profile photo

Sani Hamza

Kaduna State

Senior Editor at Legit.ng

Featured in: Favicon legit.ng Favicon wikkitimes.com

Articles

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Gabanin zaɓen 2027, kungiyar NNCG ta gabatar da buƙata ga hukumar INEC ta rajistar sabuwar jam’iyyar siyasa mai suna ADANNCG na ƙarƙashin jagorancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-RufaiAn ce INEC, wadda ke da kwana 30 domin kammala rajistar kowace sabuwar jam’iyya, ta karbi takardar buƙatar ƙafa jam'iyyar ADASani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Rundunar 'yan sandan Kano ta ce ta gano bama-bamai tara da ba su kai ga fashe wa ba a cikin kamfanin sarrafa karafa na YongxingLegit Hausa ta rahoto cewa an samu fashewar bam a kamfanin Yongxing a ranar Asabar bayan wani bam din UXO ya tashiBincike ya nuna cewa an shigo da bama-baman ne daga jihar Yobe a cikin kayan gwan-gwan, kuma fashewar ta yi ajalin mutum biyarSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Litar fetur a gidajen mai a Najeriya ta kusa kai N1,000, sakamakon rikicin Iran da Isra'ila da ya haifar da tsadar farashin ɗanyen maiFarashin man Brent da WTI sun ƙaru tun bayan fara rikicin, inda suka kai kololuwar tsada sakamakon tashin hankula a Gabas ta TsakiyaIPMAN ta shawarci 'yan Najeriya da su shirya wa ƙarin farashin, kuma ta yi kira ga gwamnati da ta dauki matakin rage kudin feturSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Iran ta rataye Mohammad-Amin Mahdavi Shayesteh a ranar Litinin, bisa zargin leƙen asiri ga Isra'ila da kuma alaƙa da Iran International TVHukumar shari'ar Iran ta ce za ta gaggauta shari'o'in tsaro, bayan da aka kashe wani wakilin Mossad, Majid Mosayebi, a ranar LahadiAmnesty International ta nemi Iran da ta dakatar da duk wani zartar da hukuncin kisa, inda take zargin Iran na take hakkin wadanda aka kamaSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.

  • 4 days ago | hausa.legit.ng | Sani Hamza |Mudathir Ishaq

    Mutane biyu, Usman Muhammed da Ibrahim Inuwa, sun mutu a Kano yayin da suka yi ƙoƙarin tsamo wayar salula daga cikin masaiHukumar kashe gobara ta tabbatar da lamarin, tana mai cewa sun shaki iskar guba daga masan wanda ya yi sanadin mutuwarsuBa wannan ne karo na farko ba; irin hakan ta sha faruwa a Kano, inda mutane da dama suka mutu a kokarin ciro waya daga masaSani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa.