Articles

  • 19 hours ago | hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq

    Shugaba Bola Tinubu ya amince da dawo da Gwamna Siminalayi Fubara kan mulki bisa wasu sharudaDaga cikin sharudan shi ne ba zai nemi tazarce ba a zaben 2027 mai zuwa a jihar Rivers kuma zai biya yan majalisa Har ila yau, Nyesom Wike zai nada shugabannin kananan hukumomi 23, sannan Fubara zai biya hakkokin ‘yan majalisa 27 da suka dakatar da shiAbdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru biyar.

  • 21 hours ago | hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Muhammad Malumfashi |Mudathir Ishaq

    Kasashen da ke da makaman nukiliya sun kai tara, bayan kera bam na farko a 1945 wanda ya tilasta samar da yarjejeniyar NPT Amurka da Rasha na da fiye da kashi 87 na makaman nukiliya a duniya, ciki har da na yaki kusan kashi 83 a fadin duniya Hakan ya biyo bayan rikicin da ya barke tsakanin Iran da Isra'ila musamman saboda zargin kokarin samar da makamin nukiliya Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq

    Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya ce yaki da Isra’ila ya jawo mummunar barna a cibiyoyin nukiliya na IranYa bayyana cewa masana daga Hukumar Makaman Nukiliya ta Iran na binciken hasarar tare da shirya neman diyyar barnar da aka yi.

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq

    Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da cewa waɗanda ke samun ƙasa da N250,000 a wata ba za su biya haraji ba daga 2026 Shugaban kwamitin sauya tsarin haraji, Taiwo Oyedele, ya ce dokar ba za ta cire kuɗi daga aljihun talakawa ba, za ta kare su Oyedele ya ce gwamnatin na kokarin rage gibin da ke cikin tara haraji, kuma sun ware masu ƙasa da N250,000 a matsayin matalauta Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida...

  • 1 day ago | hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq

    Tsohon shugaban PDP na Ebonyi, Dr Augustine Nwazunku, ya rasu. Ya kasance malami a Jami’ar Nnamdi Azikiwe kafin rasuwarsaSanata Paulinus Igwenwagu ya tabbatar da rasuwar, inda ya ce PDP ta dakatar da duk wasu taruka don girmama marigayinPDP ta shirya ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayin a Aristocrat Hotel.

Journalists covering the same region

Richard Anyebe's journalist profile photo

Richard Anyebe

Senior Reporter at Kanyi Daily

Richard Anyebe primarily covers news in the southeastern region of Nigeria, including areas around Enugu and Ebonyi states.

Hussain Wahab's journalist profile photo

Hussain Wahab

Journalist and Writer at Freelance

Hussain Wahab primarily covers news in the Adamawa region, Nigeria, including surrounding areas.

Faith Awa Maji's journalist profile photo

Faith Awa Maji

Senior Correspondent at Freelance

Katsina State Correspondent at The Punch

Blogger at Faith Maji's Blog

Faith Awa Maji primarily covers news in Yola, Adamawa, Nigeria and surrounding areas.

Segun Olaniyan

Journalist at Independent (Nigeria)

Segun Olaniyan primarily covers news in Kano, Kano State, Nigeria and surrounding areas.

Monsuroh Abdulsemiu's journalist profile photo

Monsuroh Abdulsemiu

Journalist at TheCable

Monsuroh Abdulsemiu primarily covers news in the central region of Nigeria, including areas around Abuja and surrounding states.

Contact details

Socials & Sites

Try JournoFinder For Free

Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.

Start Your 7-Day Free Trial →

Coverage map