
Articles
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa tubali a yankin Kudu maso Gabas don samun nasara a zaben 2027 da kayar da Atiku Abubakar da Peter Obi Tinubu ya ziyarci jihohin da ba na jam'iyyarsa ba tare da gina kawance da gwamnoni, ciki har da na LP da PDP, yana samun karbuwa sosai A Anambra, Gwamna Soludo ya mara masa baya, APGA ta ce zai zama dan takararsu na 2027, duk da kasancewar jihar asalin Obi ce Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum,...
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa Ayodele ya ce Allah ya nuna masa mutane uku da za su hana Bola Tinubu samun nasara a 2027 idan ɗaya daga cikinsu ya fito takara Faston ya ja kunnen Tinubu kada ya sauya Kashim Shettima, inda ya ce duk da matsaloli, dole ne ya kammala wa'adinsa a ofis Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya...
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Shugaba Tinubu ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar gwamnonin PDP da ke kalubalantar dokar ta baci da dakatar da Fubara Lauyan gwamnati ya ce kotun koli ba ta da hurumin sauraron karar, domin ba ta shafi rikici tsakanin jihohi da tarayya kai tsaye ba Jihohin PDP sun roƙi kotun ta soke dakatarwar da kuma nadin Ibas, suna masu cewa matakin ya saba wa kundin tsarin mulki Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar...
-
4 days ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Sheikh Kabiru Haruna Gombe ya zargi ‘yan siyasa da shirya farfaganda kan malamai saboda tsoron tasirin da malamai ke da shi a siyasa Shehin malamin ya bayyana cewa ana kokarin bata sunan malamai a idon talakawa domin hana su sauraro, saboda ‘yan siyasa ba su da wata sana’a Malamin ya ce kundin tsarin mulki bai bai wa malamai hakkin bibiyar gwamnati ba, sai dai ‘yan majalisa da sanatoci Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da...
-
5 days ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Gwamnoni da sarakunan gargajiya daga jihohin Arewa 19 sun hallara a Kaduna domin tattaunawa kan matsalolin tsaro da halin kuncin tattalin arziki Shugaban gwamnonin Arewa, Gwamna Inuwa Yahaya, ya bukaci hadin kai wajen dakile matsalolin tsaro da koma-baya a ci gaban dan Adam a Arewa Ya nemi a duba dabarun tsaro, a farfado da kamfanin NNDC, a saka jari a ilimi da matasa, tare da bai wa sarakuna matsayi a kundin tsarin mulki Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci...
Journalists covering the same region
Segun Olaniyan
Journalist at Independent (Nigeria)
Segun Olaniyan primarily covers news in Kano, Kano State, Nigeria and surrounding areas.

Faith Awa Maji
Senior Correspondent at Freelance
Katsina State Correspondent at The Punch
Blogger at Faith Maji's Blog
Faith Awa Maji primarily covers news in Yola, Adamawa, Nigeria and surrounding areas.

Richard Anyebe
Senior Reporter at Kanyi Daily
Richard Anyebe primarily covers news in the southeastern region of Nigeria, including areas around Enugu and Ebonyi states.

Hussain Wahab
Journalist and Writer at Freelance
Hussain Wahab primarily covers news in the Adamawa region, Nigeria, including surrounding areas.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →