
Articles
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Jami’an gwamnati daga Gombe da Bauchi sun gana da wakilan kamfanin NNPCL domin warware matsalolin aiki a filin man Kolmani Kwamitin hadin gwiwa ya gano matsaloli hudu ciki har da rashin biyan wasu kudi da matsala me sadarwa tsakanin kamfanoni da al’umma Sun cimma matsaya akan biya kudin filaye, gudanar da binciken bukatu, da kafa tsari na sadarwa tsakanin masu ruwa da tsaki da kamfanonin mai Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya...
-
1 week ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Rahotanni ce wasu matasa a garin Toro a jihar Bauchi sun fusata inda suke ihu ga Sanata Shehu Buba Wasu sun danganta fushin da zargin cewa Sanatan ne ya hana wasu 'yan asalin garin shiga horon soja da kuma rashin ayyukaSai dai wani na kusa da sanatan Nurudden Yakubu Haske ya ce suna tare da dan majalisar duk inda ya ke amma bai san da labarin baAbdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru biyar.
-
2 weeks ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
'Yan bindiga sun kai hari cikin masallaci a Unguwar Galadunci da ke Anka a jihar Zamfara a Arewacin NajeriyaRahotanni sun tabbatar da cewa mahara sun kai harin ne da dare yayin da ake tsuga ruwan sama a yankin Yan bindigar sun sace wasu daga cikin masu ibada yayin sallar Isha, inda wasu suka jikkata kamar yadda aka tabbatarAbdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na da gogewar aikin jarida sama da shekaru biyar.
-
2 weeks ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
An sake samun wani dan majalisar tarayya daya watsar da jamiyyarsa ta adawa zuwa APC mai mulkin Najeriya yayin da ake tururuwa cikintaHon.
-
2 weeks ago |
hausa.legit.ng | Abdullahi Abubakar |Mudathir Ishaq
Sarkin Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II, ya karbi bakuncin mataimakin gwamna domin zaman addu'o'i na musamman a babban masallacin Gidan Rumfa An shirya zaman ne domin nuna godiya ga Allah bayan cikarsa shekara daya da komawarsa kujerar sarautar Kano bayan sauke shi da aka yi Sanarwa daga shafin Sanusi II Dynasty ta bayyana cewa an gudanar da zaman tare da halartar Kwamred Abdulsalam Gwarzo Abdullahi Abubakar, Editan Legit Hausa ne ta bangaren siyasa, kasuwanci da al'amuran yau da kullum, ya na...
Journalists covering the same region
Segun Olaniyan
Journalist at Independent (Nigeria)
Segun Olaniyan primarily covers news in Kano, Kano State, Nigeria and surrounding areas.

Faith Awa Maji
Senior Correspondent at Freelance
Katsina State Correspondent at The Punch
Blogger at Faith Maji's Blog
Faith Awa Maji primarily covers news in Yola, Adamawa, Nigeria and surrounding areas.

Richard Anyebe
Senior Reporter at Kanyi Daily
Richard Anyebe primarily covers news in the southeastern region of Nigeria, including areas around Enugu and Ebonyi states.

Hussain Wahab
Journalist and Writer at Freelance
Hussain Wahab primarily covers news in the Adamawa region, Nigeria, including surrounding areas.
Try JournoFinder For Free
Search and contact over 1M+ journalist profiles, browse 100M+ articles, and unlock powerful PR tools.
Start Your 7-Day Free Trial →